GWANI ISAH

GWANI ISAH

Share

My name is GWANI ISAH
I'm from KADUNA STATE
I'm happy to be here

09/04/2023

LABARI MAI DADINJI :
πŸ™Ž
Dan Girman Allah katura zuwa group 10, Dan matsayin annabi saw

Wata Rana NANA AISHA (R.A) tana yanka
naman akuya, sai ta cewa manzon Allah
(S.A.W) Ya riqe mata ya yanka,,, sai ma'aiki ya
Riqe mata naman tana yankawa, suna hira
mai dadi ta Soyayya har ta gama
yankwa.

Bayan ta gama yankawa ta dora naman a
Wuta, tunda da hantsi ta dora naman a wuta,
ammah har wajen yammah nama yaqi
dahuwa, ko juyawa na alaman an sashi a
wuta baeyi ba

Abin ya damu NANA AISHA(R.A)sai taje ta
samu Manzon Allah (S.A.W) yana xaune
taceasa ya rasulullah (S.A.W) ni kam wani
irin nama ne haka??? Tun safe na dora a
wuta Amma har yanzu yaqi dahuwa.

Sai manzon Allah (S.A.W) ya sakar mata
murmushi cikin nishadi, kuma yana kallon
fuskarta
Sai yace YA AISHA ai babu wani abu
da zai rabeni, koh ya taba jikina wuta
ta kamashi, Ai
Wannan naman ba zai taba dahuwa ba
saboda na riqe shi.
!
Masoya rasulullah Kunji fah don haka mu
kara damke shi, mu so shi da gaske

Allah Ya barmu da kaunarsa

Ya Allah kakara Mana son ma aiki acikin zuciyar mu
Ya Allah kakarawa annabi muhammad saw daraja

Ameen summa Ameen.πŸ™πŸ™

πŸ‘‰Dan matsayin annabi muhammad acikin zuciyar ka
Katura zuwa group 5
πŸ‘‰ Follow ✍️ Docter suleman Ahmad

05/04/2023

BAQAR MALLAKA MAI HADARI

MAI BUQATA YAYI MAGANA TA
messager

28/03/2023
10/03/2023

Slm

10/03/2023

Slm

Teacher Work position

Want your business to be the top-listed Beauty Salon in Kaduna?
Click here to claim your Sponsored Listing.

Category

Telephone

Website

Address

Kaduna